Tuesday, January 29, 2019

Wani saurayi yaje wajen buduewarsa




Wani saurayine yaje zance wajen budurwarsa , suna tsakiyar hira sai aka fara ruwa kamar da bakin kwarya har zuwa dare ruwa bai daukeba. sai baban yarinyar nan yace da ita "naga alama ruwannan ba mai daukewa bane yanzu,don haka ki gara masa dakin bakin nan sai ya kwana anan idan  Allah ya kaimu gobe sai ya koma. budurwar ta mike ta shiga gida don cika umarnin mahaifinta. bayan ta gama gyara dakin sai ta dawo don yiwa saurayin nata iso  amma abin mamaki sai ta tarar bayanan don haka ta koma ta sanar da babanta halin da ake ciki. uban ya rinka mamakin inda ya shiga ana cikin haka sai gashi ya shigo da gudu jikinsa ya jike jagab, da ganinshi sai uban ya tmbaye shi ina yaje haka cikin ruwannan? sai saurayin nan ya amsa da cewa"ai gida na koma na dwakko bargo saboda ko za'ayi sanyi cikin dare wai idan kaine uban yarinyar ya zakayi?

Wani yaro ne Budurwarsa ta gaiya ce shi Birth da y din ta sai yake tambayar Baban sa "me yakamata ya bata ?  Sai Baban yace "yaya Budurwar ta ke ? sai yaron ya fara fada masa  kamar haka :-

(1) Tana da kyau

(2) Tana da gashi

(3) Tana da Ido

(4) Ga ta siririya

(5) Ga jiki mai kyau

(6) Ga ta da Hips,

Kai Dad baka gan ta ba son kowa kin wanda ya rasa. Daga nan Baban yace kasan abin da za ka bata sai yaron yace a a. Sai Baban yace ka bata number ta .

Wani ustazu ne kullum yaje gurin budurwansa baida wani magana sai wa'azi ma'ana taji tsoron

allah ta bi duniya a hankali sai wannan budurwan tace ita ko sai ta gwada shi ta gani in mai tsoron

allah ne... dare nayi yazo gurin ta... suna cikin magana sai ta kama mai hannu..... ustazu yace "subhanallahi" ta rungume shi yace "alhamdulillahi" tai mai kiss yace masha'allah data sake shi yace astagfirullah.

Hahahhaha......!!!

No comments:

Post a Comment